Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugaban kasar Masar Hosni Mubarak ya yi wani yunkurin siyasa


Masu zanga zangar kin jinin shugaba Hosni Mubarak a kasar Masar.
Masu zanga zangar kin jinin shugaba Hosni Mubarak a kasar Masar.

Shugaban kasar Masar Hosni Mubarak ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iya mai mulkin kasar yau asabar.

Shugaban kasar Masar Hosni Mubarak ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iya mai mulkin kasar yau asabar, yayinda dubban masu zanga zangar kin jinin gwamnati ke ci gaba da gangami a dandalin ‘yanci suna kira gare shi da ya yi murabus a matsayin shugaban kasa. Tashar talabijin da kasar Masar tace shugabannin jam’iyar National Democratic baki daya sun yi murabus. Rahoton ya kuma bayyana cewa, dan shugaban kasar, Gamal Mubarak yana daga cikin wadanda suka sauka daga mukamansu a jam’iyar. Jam’iyar ce ke shugabanci a kasar kuma ta janyo kakkausar suka daga al’ummar kasa da kasa dangane da zaben majalisa da aka gudanar bara wanda jam’iyun hamayya suka ce an tafka magudi.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG