Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rundunar Sojojin Najeriya Ta Ceto Matafiya 26 Daga Hannun ‘Yan Bindiga


Sojojin Najeriya a Maiduguri
Sojojin Najeriya a Maiduguri

Hedkwatar Rundunar sojojin saman Najeriya ta ce dakarunta na musamman wato Special Forces SF sun ceto wasu mstafiya 26 da yan fashion daji suka sace akan hangar Birnkn Gwari zuwa Kaduna.

Kakakin Rundunar sojojin saman Najeriya, Air Commodore Edward Gabkwet ya fada a cikin wata sanarwa cewa zaratan dakarun suna sintiri ne akan hanyar inda sukai tarar da wasu motoci guda biyar a gefen titin a bubbude, da hakan ya nuna alamrr an sace wadanda me cikinsu ne.

Ganin haka ne dakarun suka dunguma cikkn dajin inda suka kai tayin sintiri na kimanin sa'o'i uku sannan suka gano matafiyan da aka sace su ashirin da shida

Binciken da dakarun sukai ya nuna matafiyan wadanda suka taso ne daga birnin Gwari kuma wasunsu na kan hanyarsu ne zuwa Kaduna, Minna da Kano.

Tuni dai an kaisu asibitin sojjn dake Kaduna don tabbatar da lafiyarsu.

Saurari rahoto daga Hassan Maina Kaina:

Rundunar Sojojin Najeriya Ta Ceto Matafiya 26 Daga Hannun ‘Yan Bindiga
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:17 0:00


TASKAR VOA: Fim Da Aka Shirya Kan Leah Sharibu Ya Samu Lambar Yabo
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Fama Da Lalurar Galhanga Ke Fuskanta
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Tasirin Cibiyar Kula Da Lafiyar Mata Da Yara Ta HopeXchange A Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Hukumomi Sun Fara Shirin Bada Gudumawar Jini A Fadin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:54 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG