Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

RANAR DIMOKRADIYYA: Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Najeriya Jawabi


Shugaban Najeriya, Bola Tinubu (Hoto: Facebook/Asiwaju Bola Ahmed Tinubu
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu (Hoto: Facebook/Asiwaju Bola Ahmed Tinubu

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Talata.

Shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar kasar kai tsaye a ranar Laraba domin murnar cika shekaru 25 da dawowa mulkin dimokradiyya a Najeriya.

Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Talata.

Don haka ne ya umarci gidajen talabijin, rediyo, da sauran hanyoyin sadarwa na zamani da su hada kai don yada jawabin wanda gidan talabijin ta kasa (NTA) da gidan Rediyon Tarayya (FRCN) zasu watsa.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG