Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Tattaunawa Kan Juyin Mulki A Nijar Da Kuma Tantance Ministoci Da Majalissar Dattijan Najeriya Ta Yi - Agusta 04, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali kan hambarar da gwamnatin shugaba Mohammed Bazoum da sojojin Nijar su ka yi da kuma tantance Ministoci da Majalissar Dattijan Najeriya ta yi.

Saurari shirin cikin sauti:

MANUNIYA: Tattaunawa kan Juyin Mulki A Nijar Da Kuma Tantance Ministoci Da Majalissar Dattijan Najeriya Ta Yi - Agusta 04, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:10 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG