Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Kamun Ludayin Gwamnatocin Najeriya Da Karin Farashin Man Fetur, Yuli 21, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

KADUNA, NIGERIA -Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan kamun ludayin sabbin gwamnatoci a Najeriya da kuma sabon karin farashin man fetur.

Saurari cikakken shirin da Isah Lawal Ikara ya gabatar:

MANUNIYA: Kamun Ludayin Gwamnatocin Najeriya Da Karin Farashi Man Fetur, Yuli 21, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:54 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG