Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Batun Matsayin Wasu Jagorori a Najeriya Game Da Juyin Mulkin Nijar - Agusta 25, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan matsayin wasu jagorori a Najeriya game da Juyin Mulkin Nijar da kuma halin da 'yan-Najeriya ke ciki na tsadar rayuwa.

Saurari cikakken shirin:

please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG