Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

LAFIYA UWAR JIKI: Karin Haske Akan Tashin Zuciya, Satumba 07, 2023


Hauwa Umar
Hauwa Umar

ABUJA, NIGERIA - A shirin Lafiya Uwar Jiki na wannan makon mun tattauna ne da Dr. Muslim Bello Katagum na asibitin Ni'ima da ke jihar Bauchi a Najeriya domin karin haske akan tashin zuciya wanda a lokuta da dama kan zo da amai.

Saurari cikakken shirin da Hauwa Umar ya gabatar:

LAFIYA UWAR JIKI: Karin Haske Akan Tashin Zuciya, Satumba 07, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:26 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG