Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kwankwaso Ya Zabi Fasto Bishop Isaac Idahosa A Matsayin Mataimakinsa A Zaben 2023


Kwankwaso da Idahosa.
Kwankwaso da Idahosa.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Kwankwaso ya zabi Fasto Bishop Isaac Idahosa a matsayin mataimakinsa a zaben 2023.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Kwankwaso ya zabi Fasto Bishop Isaac Idahosa a matsayin mataimakinsa a zaben 2023.

Presidential candidate of the New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Kwankwaso
Presidential candidate of the New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Kwankwaso

Jam’iyyar ta bayyana hakan ne a wani sako da ta wallafa a shafinta na Twitter a ranar Alhamis da cewa “Mataimakin Shugaban Kasarmu Fasto Bishop Isaac Idahosa daga jihar Edo.”

Shafin Twiiter Kwankwaso
Shafin Twiiter Kwankwaso
Pastor Bishop Isaac Idahosa
Pastor Bishop Isaac Idahosa

Bishop Idahosa, wanda ya fito daga jihar Edo shi ne babban Fasto na God First Ministry, da aka fi sani da Illumination Assembly.

Cocin na da hedikwata ne a Lekki, jihar Legas.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG