Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kalubalen kai hare-hare kan manyan otel-otel na Abuja


Corpses are seen laid out in Damatura, Nigeria, following a series of coordinated attacks Friday that killed at least 69 people and left a new police headquarters in ruins.
Corpses are seen laid out in Damatura, Nigeria, following a series of coordinated attacks Friday that killed at least 69 people and left a new police headquarters in ruins.

Gwamnatin Nigeria ta maida murtani ga kashedin Amurka kan kai hare-haren kan manyan otel-otel na Abuja

Gwamnatin Nigeria ta ce ana daukan matakan da suka cancanta don tabattarda tsaron lafiyar mutanen babban birnin tarayya na Abuja da ma kasar baki daya. A lokacinda take maida murtani ga jan kunnen da Amurka tayi wa ‘yan kasarta da su gujewa manyan otel-otel na Abuja irinsu Hilton da Sheraton, gwamnatin ta Nigeria tace wannan kalubale makamancin wanda sauran kasashen duniya suka saba fuskanta ne. Wakiliyar Muryar Amurka (VOA) a Abuja, Medina Dauda ta halarci taron manema labarai da Marylyn Oga, jami’ar Hukumar Tsaron Nigeria, ta kira kan wannan al’amari kuma ta tattauna da Sahabo Imam Aliyu a kansa. ga tattaunawar tasu:

Aika Sharhinka

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG