Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI-EP008-Batutuwa-Hira da Hajiya Hafsat Marshall PT3, Mata Da Siyasa-Ireti, Tasirin Barci-05-14-2023


Shirin Kallabi
Shirin Kallabi

A shirin na wannan makon mun kawo kashin karshe na hira da Hajiya Hafsat Marshall inda ta bayyana dalilanta na tsayawa takarar gwamna a jihar Zamfara. Mun kuma yi hira da Ireti Kingibe, mace ta biyu da za ta wakilci birnin Tarayya Abuja a Majalisar Dattijan Najeriya. A fannin kiwon lafiya kuma, Likita ta yi karin bayani kan tasirin harci a rayuwar bil'adama.

Saurari cikakken shirin:

KALLABI:EP008- Batutuwa-Hira da Hajiya Hafsat Marshall PT2, Mata Da Siyasa-Ireti, Tasirin Barci
please wait

No media source currently available

0:00 0:25:06 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG