Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Hira Da Pauline Tallen Kashi Na 2 Da Batun Masababin Bar Wa Mata Nawayar Kula Da ‘Ya’yansu - Fabrairu, 11, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Banda cigaban hira da tsohuwar Ministar mata a Najeriya ta baya bayan nan, Pauline Tallen, shirin kallabi ya kuma haska fitila kan masababin barwa mata nawayar kula da ‘ya’yansu ko da kuwa suna tare da iyayen maza.

Saurari shirin:

KALLABI Single Parent Pt1Tallen Pt2.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:21:52 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG