Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Hira Da Linda Umaru PT2 Da Nazari Kan Tantance Asalin Masu Neman Aure, Janairu, 14, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirin Kallabi na wannan makon ya kawo kashi na biyu na hira da Linda Umaru, wata 'yar arewacin Najeriya da ta fara sana'ar kitso a jihar California, wadda yanzu ta zama babbar 'yar kasuwa tana buga kirji da masu sana'ar 'yan kasar China.

A hirarta da shirin Kallabi, Linda ta yi tayin tallafawa duk macen da take da sha'awar fara sana'ar dinki a Najeriya idan aka tuntube ta.

Mun kuma yi dubi kan bukatar tantance asali da halayyar samari da 'yan mata kafin aure domin tabbatar da kafa zuri'a ta gari da kuma dorewar aure.

Saurari cikakken shirin:

Hira Da Linda Umaru PT2
please wait

No media source currently available

0:00 0:22:44 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG