Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Hira Da Pauline Tallen PT1 Da Batun Bincike Asalin Ma'aurata Janairu, 28, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Banda hira da tsohuwar Ministar mata a Najeriya ta baya bayan nan, Pauline Tallen, shirin kallabi ya kuma tattauna kan bukatar gudanar da cikakken bincike kan asalin samari da 'yan mata kafin aure.

Saurari cikakken shirin:

Hira Da Pauline Tallen PT1
please wait

No media source currently available

0:00 0:22:54 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG