Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Hira Da Wakilan VOA Sashen Hausa Mata A Abuja, Janairu, 21, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirin Kallabi na wannan makon ya yi hira ne da wakilan Sashen Hausa na Muryar Amurka mata, da ke aiki a birnin tarayya Abuja, da suka hada da Medina Dauda, da Halima Abdulra'uf, da Hauwa Umar da kuma Rukayya Basha. Wadanda suka bayyana yadda suka shiga aikin jarida, da abinda ke burge su a sana'ar da kuma muhimman rahotanni da suka dauko a cikin shekarun da suka shafe suna aikin.

Wannan gudummuwa ce a shirye-shirye na musamman da VOA ta shirya wannan makon yayin bukin cika shekaru 45 da kafa Sashen Hausa.

Saurari cikakken shirin:

Hira Da Wakilan VOA Sashen Hausa Mata
please wait

No media source currently available

0:00 0:22:33 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG