Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Yaran Da Basa Zuwa Makaranta A Najeriya Sun Haura Miliyan 20-UNICEF, Satumba 30, 2024


Babangida Jibrin
Babangida Jibrin

A shirin Ilimi na wannan makon mun duba matsalar yawan yaran da basa zuwa makaranta a Najeriya, wadanda hukumar UNICEF ta ce sun haura miliyan 20, musamman a Arewacin kasar.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Yaran Da Basa Zuwa Makaranta A Najeriya Sun Haura Miliyan 20-UNICEF, Satumba 30, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:02 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG