Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Bene Mai Hawa 2 Ya Rushe A Yankin Orile Iganmu Na Jihar Legas


Bene mai hawa biyu ya ruguje a Legas
Bene mai hawa biyu ya ruguje a Legas

Bene ya ruguje ne da safiyar yau Litinin a yayin da mutane ke shirye-shiryen fara gudanar da harkokinsu.

Wani bene mai hawa 2 ya ruguje a kan titin Amusu, dake shiyar Orile Iganmu ta jihar Legas.

Bene ya ruguje ne da safiyar yau Litinin a yayin da mutane ke shirye-shiryen fara gudanar da harkokinsu.

Wani mamallakin jaridar intanet, Samuel Olatunji, ya wallafa bidiyon ginin lokacin da yake rushewa, a shafinsa na Instagram.

Ba a iya tantance adadin mutanen dake cikin ginin lokcin da ya rushe ba.

Sai dai, sanarwar da tawagar daukin gaggawa ta hukumar agajin gaggawa ta jihar Legas (LASEMA) ta fitar tace, rushewar ginin bai rutsa da kowa ba.

Dandalin Mu Tattauna

TASKAR VOA: Fim Da Aka Shirya Kan Leah Sharibu Ya Samu Lambar Yabo
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Fama Da Lalurar Galhanga Ke Fuskanta
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Tasirin Cibiyar Kula Da Lafiyar Mata Da Yara Ta HopeXchange A Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Hukumomi Sun Fara Shirin Bada Gudumawar Jini A Fadin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:54 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG