Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Bene Mai Hawa 2 Ya Rushe A Yankin Orile Iganmu Na Jihar Legas


Bene mai hawa biyu ya ruguje a Legas
Bene mai hawa biyu ya ruguje a Legas

Bene ya ruguje ne da safiyar yau Litinin a yayin da mutane ke shirye-shiryen fara gudanar da harkokinsu.

Wani bene mai hawa 2 ya ruguje a kan titin Amusu, dake shiyar Orile Iganmu ta jihar Legas.

Bene ya ruguje ne da safiyar yau Litinin a yayin da mutane ke shirye-shiryen fara gudanar da harkokinsu.

Wani mamallakin jaridar intanet, Samuel Olatunji, ya wallafa bidiyon ginin lokacin da yake rushewa, a shafinsa na Instagram.

Ba a iya tantance adadin mutanen dake cikin ginin lokcin da ya rushe ba.

Sai dai, sanarwar da tawagar daukin gaggawa ta hukumar agajin gaggawa ta jihar Legas (LASEMA) ta fitar tace, rushewar ginin bai rutsa da kowa ba.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG