Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

AREWA A YAU: Batun Korafe-korafe Da Su Ka Biyo Bayan Zaben Sabbin Shugabannin Kungiyar Miyetti Allah, Nuwamba 30, 2022


Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Kungiyar ta Miyetti Allah, ita ce uwar kungiyar da ke kula da alma'muran mafi aksarin Fulanin Najeriya wadanda suke zaune a sassan kasar.

ABUJA, NIGERIA - A cikin shirin na wannan makon mun duba muhawarar da ta kaure a kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah da ta kasance uwar kungiyoyin makiyaya kan zaben shugabannin da aka yi.

Taron Kungiyar Makiyaya Ta Miyetti Allah A Najeriya
Taron Kungiyar Makiyaya Ta Miyetti Allah A Najeriya

Shiga shafin don saurarar cikakken rahoton:

AREWA A YAU: Batun Korafe-korafe Da Su Ka Biyo Bayan Zaben Sabbin Shugabannin Kungiyar Miyetti Allah, Nuwamba 30, 2022.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:25 0:00

XS
SM
MD
LG