Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An yiwa tsohon shugaba Mubarak da matarsa tambayoyi


Dubban yan Masar wadanda suka yi zanga zangar.
Dubban yan Masar wadanda suka yi zanga zangar.

A yiwa tsohon shugaban Masar Hosni Mubarak da matarsa Suzanne tambayoyi bisa zargin cewa sun wawushe dukiyar jama'a masu yawan gaske

A Masar kuma masu gabatar da kara sunce anyi wa tsohon shugaba Hosni Mubaraka da uwargidansa Suzanne tambayoyi akan zargin tara dukiya mai dumbin yawa ta hanyoyin da basu dace ba.

Jami’ai suka ce yau Alhamis ce aka yi wa shugaban da uwargidansa tambayoyi a birnin Sharm el-sheikh, inda ake yiwa jinyar Mr. Mubarak jinya, bayan da aka hambarar gwamnatinsa sakamakon zanga zangar kin jinin gwamnatinsa da aka yi cikin watan janairu da febwairu. Akwai rahotannin dake cewa tsohon shugaban yana fama da ciwon zuciya da wasu matsaloli. Haka ma hukumomin kasar suna binciken ‘ya’yan tsohon shugaban kasan.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG