Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Kasar Libya Yan Ci Rani Su 25 Daga Kasar Kamaru, Sudan, Mali Da Kuma Senegal Ne Suka Rasa Rayukansu A Teku


VOA60 AFIRKA: A Kasar Libya Yan Ci Rani Su 25 Daga Kasar Kamaru, Sudan, Mali Da Kuma Senegal Ne Suka Rasa Rayukansu A Teku
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Libya kuma yan ci rani su 25 daga kasar Kamaru, Sudan, Mali da kuma Senegal ne suka rasa rayukansu a teku a lokacin da suke kan hanyarsu ta zuwa Turai, inda aka gano gawarwakinsu a bakin tekun birnin Tripoli a ranar Talata.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG