Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Babban Sakataren MDD Antonio Guterres Yace Wajibi Ne Akan Shugabanin Sudan Ta Kudu Da Su Kawo Karshen Yakin Basasa


VOA60 AFIRKA: Babban Sakataren MDD Antonio Guterres Yace Wajibi Ne Akan Shugabanin Sudan Ta Kudu Da Su Kawo Karshen Yakin Basasa
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres yace wajibi ne akan shugabanin Sudan Ta Kudu da su kawo karshen yakin basasa da yayi sanadiyar kashe duban dubattun mutane da sa waso miliyoyin da dama su rasa muhallinsu na zama. .

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG