Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Takaddamar ‘Yancin Gashin Kan Kananan Hukumomi Da Batun Tsadar Kudin Aikin Hajji A Najeriya, Oktoba 18, 2024


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne kan martani kan maganar cin 'yancin gashin kan kananan hukumomi a Najeriya da kuma batun tsadar kudin aikin Hajji a Najeriya.

Saurari cikakken shirin tare da Isah Lawal Ikara daga Kaduna:

MANUNIYA: Takaddamar ‘Yancin Gashin Kan Kananan Hukumomi Da Batun Tsadar Kudin Aikin Hajji A Najeriya, Oktoba 18, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:06 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG