Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Rashin Amsa Gayyatar Majalisun Najeriya Da Shugabannin Hukumomi Ke Yi, Oktoba 04, 2024


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya duba maganar rashin amsa gayyatar majalisun Najeriya da shugabannin hukumomi ke yi ne da kuma matsalolin tsaro a kasar.

Saurari cikakken shirin tare da Isah Lawal Ikara:

MANUNIYA: Rashin Amsa Gayyatar Majalisun Najeriya Da Shugabannin Hukumomi Ke Yi, Oktoba 04, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:59 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG