Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Binciken tsohuwar gwamnatin Malam Nasiru El-Rufa’i. 05 Yuli, 2024


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Har yanzu dai dambarwa ba ta kare ba kan binciken da majalisar dokokin jihar Kaduna keyi kan irin wainar da aka rika toyawa a lokacin mulkin tsohon gwamna Malam Nasiru El-Rufa’I, inda ake zargin badakalar makudan kudi.

A saurari shirin a sauti da Isah Lawal Ikara ya shirya ya kuma gabatar.

MANUNIYA: Binciken tsohuwar gwamnatin Malam Nasiru El-Rufa’i. 05 Yuli, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:55 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG