Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Najeriya Ta Nanata Gargadi Ga Mazauna Kusa Da Kogunan Neja Da Benuwe


Ambaliyar ruwa a Maiduguri
Ambaliyar ruwa a Maiduguri

Hukumar kula da kogunan Najeriya (NHSA) ta jaddada bukatar mazauna kusa da gabar kogunan neja da benuwe dasu gaggauta kauracewa zuwa yankunan da basu da hatsari domin tsira da rayuka da dukiyoyinsu.

A sanarwar daya fitar a yau Juma’a, babban daraktan NHSA, Umar Muhammad ya sake nanata cewar tumbatsar da kogunan 2 suka ta kai mizanin gargadi.

Ya kuma jaddada bukatar ‘yan Najeriya su kiyaye gargadin hukumar, ta hanyar yin abinda ya dace-na yashe magudanan ruwa da kwatocinsu domin baiwa ruwan sama damar gudanawa.

Ya ci gaba da cewa tsawaitar da damina ta yi a fadin kasar nan ce ta haddasa munanan ambaliyar ruwan da ake gani.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG