Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mun Duba Matsalar Yawan Sace Dalibai Da 'Yan Bindiga Ke Cigaba Da Yi A Najeriya


 Mun Duba Matsalar Yawan Sace Dalibai Da 'Yan Bindiga Ke Cigaba Da Yi A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:12 0:00

Matsalar yawan sace dalibai a Najeriya da ‘yan bindiga ke yi a makarantu - A ranar Juma’a 22 ga watan Satumba wasu ‘yan bindiga sun kai hari a wasu dakunan kwanan daliban jami’ar gwamnatin tarayya dake Gusau a jihar Zamfara, inda suka sace kimanin dalibai 24 akasarinsu mata

XS
SM
MD
LG