Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar ‘Yan Kasuwa A Najeriya Ta Ce Tashe-Tashen Hankali Na Kawo Illa Ga Tattalin Arzikin Kasar


Kungiyar ‘Yan Kasuwa A Najeriya Ta Ce Tashe-Tashen Hankali Na Kawo Illa Ga Tattalin Arzikin Kasar
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:01 0:00

Kungiyar ‘yan kasuwa a Najeriya ta yi gargadin cewa karuwar tashe-tashen hankali da garkuwa da mutane su na korar ‘yan kasuwa masu sha’awar zuba jari, abin da kuma ya ke yiwa tattalin arzikin kasar babbar illa.

XS
SM
MD
LG