ZAUREN VOA: Ci gaba Da Tattaunawa Da Wasu Fitattun Mata 'Yan Siyasa A Najeriya, 21 Mayu, 2023

Medina Dauda

Bincike ya yi nuni da cewa mata kan cika rumfunan zabe da dama a sassan Najeriya a duk lokacin da ake zabe.

A wannan shirin, za a ji ci gaban kira da’ yar gwagwarmayar kwato wa mata ‘yan'uwanta ‘yanci, Hajiya Balaraba Abdullahi, inda take cewa mata za su iya kafa ta su jam'iyyarsu a Najeriya tun da su ne masu fitowa zabe.

Your browser doesn’t support HTML5

ZAUREN VOA: Tattaunawa Kan Yadda Mata Za Su Kafa Jami'yyarsu A Najeriya.mp3