Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Tasirin Kudi A Zaben Da Aka Yi A Najeriya A Bana, Mayu 07, 2023


Medina Dauda
Medina Dauda

Akwai Madam Hassana Ayuba Mairiga Tula wacce lauya ce tare da 'yar gwagwarmayar kwato wa mata yanci Hajiya Balaraba Abdullahi, su ma sun yi nazari a wannan shirin.

Mata ‘yan siyasa wadanda suka tsaya takara a zaben shekara 2023, Hajiya Heebah Ireti Kingibe wacce ta ci kujerar Sanata a Birnin Tarayya a karkashin Jam’iyyar labour da Hajiya Khadijah Abdullahi Iya wacce ita kuma ta tsaya takarar kujerar Gwamna a Jihar Neja a karkashin Jam’iyyar APGA suka bayyana irin rawar da kudi ya taka a lokacin zaben na bana.

ZAUREN VOA Tasirin Kudi A Zaben Da Aka Yi A Najeriya A Bana - 15'00" mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:15:20 0:00

XS
SM
MD
LG