TASKR VOA: Zanga-zangar lumana a Najeriya a wurare da dama ta rikide zuwa tashin hankali, sace-sace, da lalata dukiyoyin gwamnati da kisa

Your browser doesn’t support HTML5

Wasu masu zanga-zangar sun yi ta daga tutar kasar Rasha, lamari da rundunar sojin Najeriya ta bayyana a matsayin laifin cin amanar kasa; Rashi gamsuwa da jawabin shugaba Tinubu; Gwamnatocin jihohi kuma sun kafa dokar hana fita, da wasu rahotanni