TASKAR VOA: Najeriya za ta sake sabon yunkurin kafa wata doka da za ta bai wa gwamnati ikon sa ido akan shafukan sada zumunta a fadin kasar

Your browser doesn’t support HTML5

Nijar za ta fara fitar da gangan danyen mai dubu 90 domin siyarwa a kasuwannin duniya; Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta dauki tsauraran matakan tsaro na tabbatar da zabukan da aka gudanar ranar Asabar sun kammalu lami lafiya, da wasu rahotanni