TASKAR VOA: Hadari da fashewar tankokin jigilar man fetur a Najeriya ya yi sanadin mutuwar mutane da dama da asarar dukiya ta kudi mai yawa
Your browser doesn’t support HTML5
A cikin wannan shekara da ba ta wuce kwana 40 da kamawa ba, an samu munanan fashewar tankokin man fetur a Najeriya, akalla hudu a fadin kasar, lamarin da ya haifar da mututwar mutane fiye da 200 jumulla, da wasu rahotanni