Najeriya ‘Rage Kashe-Kashe A Kasa Shi Zai Tabbatar Da Nasarar Sabbin Manyan Hafsoshin Tsaro’ 15:58 Yuni 20, 2023 Hassan Maina Kaina Rundunar sojojin Najeriya abuja, nigeria — Biyo bayan nadin sabbin manyan hafsoshin rundunonin sojin Najeriya da shugaba Tinubu ya yi, Muryar Amurka ta yi hira da wani mai bincike kan sha'anin tsaro kuma shugaban wani kamfanin tsaro a Abuja, Kabiru Adamu inda ya yi tsokaci game da nadin. Saurari cikakken hirar a sauti: Your browser doesn’t support HTML5 NEW SERVICE CHIEFS AND TASK AHEAD.mp3