NOMA TUSHEN ARZIKI: Daukewar Ruwan Sama Da Wuri Ya Haddasa Fargabar Samun Karancin Abinci A Arewacin Nijar, Kashi Na Biyu, Satumba 18,2022

Mohammed Baballe

A cikin shirin noma tushen arziki na wannan makon, za mu daura a inda muka tsaya a makon jiya, a tataunawa da Darektan Ma’aikatar Gidan Gona na jihar Agadas da ke jamhuriyar Nijar, Mahamane Ma’azu Umaru Sanda, kan matsalar karanci ruwan sama da aka fuskanta a daminar bana da kwararowar hamada da kuma kwari, wanda ya sa da yawa daga cikin manoma kauracewa gonakinsu, inda masana ke hasashen cewa za’a iya fuskantar karanci abinci.

Your browser doesn’t support HTML5

NOMA TUSHEN ARZIKI: Daukewar Ruwan Sama Da Wuri Ya Haddasa Fargabar Samun Karancin Abinci A Arewacin Nijar PT