Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Daukewar Ruwan Sama Da Wuri Ya Haddasa Fargabar Samun Karancin Abinci A Arewacin Nijar, Kashi Na Daya, Satumba 11,2022


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

Shirin noma tushen arziki na wannan makon ya isa jihar Agadas ta jamhuriyar Nijar, inda ya tattauna da Darektan Ma’aikatar Gidan Gona na jihar Agadas, Mahamane Ma'azu Umaru Sanda, kan yadda damunar bana ta dauke da wuri da kuma wasu batutuwa da ke yin barazara a iya fuskantar karancin abinci.

NOMA TUSHEN ARZIKI: Dauke Ruwan Sama Da Wuri Ya Haddasa Fargabar Samun Karancin Abinci A Arewacin Nijar PT1
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:14 0:00

XS
SM
MD
LG