MANUNIYA: Batun Albashin 'Yan Majalisar Dokokin Najeriya, Rikicin Gwamnan Bauchi Da Jam'iyar PDP- Agusta 16, 2024

Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan maganar albashin 'yan-majalisar Dokokin Tarayyar Najeriya, da kuma rikicin siyasa tsakanin gwamna Abdulkadir Bala Mohammed na jamiyyar PDP da kuma daya daga cikin 'yan Majalisar Dattijan jihar Bauchi.

Saurari cikakken shirin Isah Lawal Ikara:

Your browser doesn’t support HTML5

Batun Albashin 'Yan Majalisar Dokokin Najeriya