Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Shirin Zanga-Zanga A Najeriya Da Batun Janyewar Shugaba Joe Biden Daga Takarar Shugaban Kasa A Zabe Mai Zuwa. Yuli 26, 2024


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin MANUNIYA na wannan makon ya yi duba ne kan shirin da 'yan Najeriya ke yi na soma gagarumar zanga-zanga a duk fadin kasar sakamakon rashin tsaro da kuncin rayuwa, kazalika da kuma matakin shugaban Amurka Joe Biden na janyewa daga takarar neman wa'adin mulki na 2.

MANUNIYA EPISODE 179.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG