ABUJA, NIGERIA —
A shirin na wannan makon mun ci gaba da tattaunawa ne da Dr. Adama Ibrahim Jibril akan tsananin ciwon mara ga mata a lokacin al'ada.
Saurari cikakken shirin da Hauwa Umar ta gabatar:
Your browser doesn’t support HTML5
LAFIYA UWAR JIKI: Matsalar Ciwon Mara Ga Mata Lokacin Al’ada: Kashi Na Biyu, Yuni 20, 2024.mp3