Shirye-shirye LAFIYA UWAR JIKI: Annobar Cutar Kwalara A Najeriya, Yuni 27, 2024 16:25 Yuni 27, 2024 Binta S. Yero Hauwa Umar Dubi ra’ayoyi ABUJA, NIGERIA — A shirin Lafiya na wannan makon mun tattauna ne akan annobar cutar kwalara dake ci gaba da yaduwa a Najeriya inda ta yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 50 a kasar. Saurari cikakken shirin da Hauwa Umar ta gabatar: Your browser doesn’t support HTML5 LAFIYA UWAR JIKI: Annobar Cutar Cholera A Najeriya, Yuni 27, 2024.mp3