DOMIN IYALI: Tasirin Yajin Aikin Kungiyar Kwadago A Najeriya, Kashi Na Daya, Yuni 06, 2024

Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D. C. - Shirin Domin Iyali na wannan makon ya yi nazari kan tasirin yajin aikin da gamayyar kungiyar kwadago ta Najeriya ta gudanar da kuma yadda ya shafi zamantakewar iyali da ci gaban al’umma.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

DOMIN IYALI: Tasirin Yajin Aikin Kungiyar Kwadago A Najeriya, Kashi Na Daya, Yuni 06, 2024