Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Yadda Wani ‘Dan Sanda Ya Datse wa Matarsa Hannu Da Adda A Filato, Mayu 23, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D. C. - A shirin Domin Iyali na wannan makon mun duba batun wani ‘dan sanda ne a jihar Filato da ya datse wa matarsa hannu da adda biyo bayan wani sabani da suka samu a tsakaninsu.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:

DOMIN IYALI: Yadda Wani ‘Dan Sanda Ya Datse wa Matarsa Hannu Da Adda A Filato, Mayu 23, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:02 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG