'YAN KASA DA HUKUMA: Al'ummar Ardo-Kola Na Korafin Rashin Ababen Ci Gaban Yankin Yuli 15, 2024

Mahmud Kwari

A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon mun tabo korafin al’umar karamar hukumar Ardo-Kola a jihar Taraba ta Arewa maso gabashin Najeriya suke kan rashin ababen bunkasa walwala da ci gaban mazauna yankin.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

Al'ummar Ardo-Kola Na Korafin Rashin Ababen Ci Gaban Yankin