Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Tattaunawa Akan Shugabanci, Tattalin Arziki, Cin Hanci Da Rashawa Da Walwalar Al'umma a Ghana, Kashi Na Hudu - Yuli 27, 2024


Medina Dauda
Medina Dauda

Shirin Zauran VOA na wannan makon, zai kawo muku ci gaban tattaunawa da wasu jigajigan ‘yan siyasa a Ghana, inda su ka tattauna yadda kasar ta ke mu'amala da 'yan jarida, da kuma yadda su ke ganin mu'amalar ta sa darajar kasar Ghana ta sauka a idanun duniya.

Saurari cikakken shirin don jin karin bayani:

ZAUREN VOA: Tattaunawa Akan Shugabanci, Tattalin Arziki, Cin Hanci Da Rashawa Da Walwalar Al'umma A Ghana 10'11".mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:11 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG