Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Tattaunawa Akan Shugabanci, Tattalin Arziki, Cin Hanci Da Rashawa Da Walwalar Al'umma a Ghana, Kashi Na Uku - Yuli 20, 2024


Medina Dauda
Medina Dauda

Shirin Zauran VOA na wannan makon, zai kawo muku ci gaban tattaunawa da wasu jigajigan ‘yan siyasa a Ghana, inda suka amsa tambayoyi da suka shafi Shugabanci, Tattalin arziki, Cin hanci da rashawa, Harkokin matasa da ma Zamantakewa da Walwalar al'umma.

Saurari cikakken shirin don jin karin bayani:

ZAUREN VOA: Tattaunawa Akan Shugabanci, Tattalin Arziki, Cin Hanci Da Rashawa Da Walwalar Al'umma a Ghana 10'00".mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG