Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Tattaunawa Akan Shugabanci, Tattalin Arziki, Cin Hanci Da Rashawa Da Zamantakewa Da Walwalar Al'umma a Ghana - Yuli 13, 2024


Medina Dauda
Medina Dauda

Shirin Zauran VOA na wannan makon zai kawo muku ci gaban tattaunawa da wasu jigajigan ‘yan siyasa su uku har da na jam'iyyar MC, mai adawa a Ghana, inda suka amsa tambayoyi da suka shafi Shugabanci, Tattalin arziki, Cin hanci da rashawa, Harkokin matasa da ma Zamantakewa da Walwalar al'umma.

Saurari cikakken shirin don jin karin bayani:

ZAUREN VOA: Tattaunawa Akan Shugabanci, Tattalin Arziki, Cin Hanci Da Rashawa, Harkokin Matasa, Zamantakewa Da Walwalar Al'umma a Ghana.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:21 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG