Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Zamu Fara Tsince Mabarata Dake Abuja - Wike


Gwamna Nyesom Ezenwo Wike na jihar Ribasa.
Gwamna Nyesom Ezenwo Wike na jihar Ribasa.

Ministan ya kuma baiwa mutanen da al"amarin ya shafa wa'adin zuwa ranar 27 ga watan Oktoban da muke ciki su kaurace daga gefen tituna.

Hukumar kula da birnin tarayyar Najeriya, Abuja, ta gargadi mabaratan dake bara a gefen titi dasu bari ko kuma jami'an tsaro su kama su.

Ministan Abuja ne ya bayyana hakan a unguwar Katamfe yayin kaddamar da aikin hanyar data shiga sabon rukunin alkalai.

Ministan ya koka da cewar yawan mutanen dake rayuwa a gefen titi ya kai mizani mai tsoratarwa dake barazana ga tsaro a babban birnin.

Ministan ya kuma baiwa mutanen da al"amarin ya shafa wa'adin zuwa ranar 27 ga watan Oktoban da muke ciki su kaurace daga gefen tituna.

Ministan ya bayyana hakan ne yayin kaddamar da rukunin gidajen alkalai 40 a birnin tarayyar.

Dandalin Mu Tattauna

TASKAR VOA: Yadda Tsofaffi Ke Fama Da Lalular Yanar Ido A Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Fim Da Aka Shirya Kan Leah Sharibu Ya Samu Lambar Yabo
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Fama Da Lalurar Galhanga Ke Fuskanta
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Tasirin Cibiyar Kula Da Lafiyar Mata Da Yara Ta HopeXchange A Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG