Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZABEN AFIRKA TA KUDU: Jam'iyyar ANC Ta Samu Kasa Da Kashi 50% Na Kuri'un Da Aka Kirga


SAFRICA-ELECTION/
SAFRICA-ELECTION/

Ana sa ran fitar da cikakken sakamakon zaben a karshen makon nan da mu ke bankwana da shi.

Bayan da aka kirga sama da kashi 65% na kuri'un da aka kada a larduna tara na kasar, jam'iyyar ANC wacce ke da rinjaye tsawon shekaru 30 tun bayan kawo karshen mulkin wariyar launin fata ta samu kasa da kashi 42% na kuri'un da aka kada a zaben, bisa ga wani bangare na sakamakon zaben yayin da aka ci gaba da kirgawa.

Sakamakon kuri'ar ya nuna cewa ANC za ta iya yiwuwar gaza samun rinjaye a majalisa, a karon farko cikin shekara 30 da suka gabata, lamarin da zai tilasta mata kulla hadaka.

Jam'iyyar ANC ta rasa goyon bayan jama'a ne saboda karuwar rashawa da laifuka da kuma rashin aikin yi.

Ana sa ran fitar da cikakken sakamakon zaben a karshen makon nan da mu ke bankwana da shi.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG