Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Ta Sa'o'i 72 Zata Fara Aiki A Yemen


A kasar yamal, manzon musamman na MDD ya bada sanarwan tsagaita wuta na tsawon awa 72 wanda zai fara aiki daga daren Laraba, bayan da ya sami amincewar dukkan bangarorin kasar da ke rigima da junansu.

Ismail Ould Cheikh Ahmed yace tsagaita wannan tashin hanakali zai fara aiki ne da karfe 8 da mintuna 59 na daren gobe Laraba (agogon Yemen) kuma kila za a iya kara lokacin bayan kwanakin ukun farko.

Wannan sanarwa ta biyon bayan kiran da wakilan kasashen Amurka, da Bitaniya da na MDD suka yi ga bangarori masu hannu a rikici yakin basasar kasar na shekaru biyu da su yarda da soma aiwatarda shirin tsagaita wutan da suka ce zasu fara a ‘yan kwanaki nan.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG