Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Korafin ‘Yan Najeriya Kan Tsadar Rayuwa Da Ta Ki Karewa, Satumba 30, 2024


A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon muna dauke ne da korafin ‘yan Najeriya da tsokacin masana a kan kalubalen tsadar rayuwa da ‘yan kasar ke ci gaba da fuskanta.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Korafin ‘Yan Najeriya Kan Tsadar Rayuwa Da Ta Ki Karewa, Satumba 30, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:04 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG