Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yahaya Bello Ya Amsa Gayyatar EFCC


Tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello
Tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello

A yau Laraba aka ce tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya amsa gayyatar da hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta yi masa.

A wata sanarwa da Daraktan ofishin yada labarai na Yahaya Bello, Ohiare Michael ya fitar a ranar Laraba, an tabbatar da cewa Bello ya yanke shawarar karrama wannan gayyata ne biyo bayan tattaunawa da ya yi da iyalansa, da kungiyar lauyoyi, da kuma abokan siyasa.

"Muna fatan hukumar za ta gudanar da aiki bisa kwarewa da kuma mutunta yancinsa a matsayin ɗan ƙasa," in ji sanarwar.

Tsohon gwamnan, wanda a baya an ayyana nemansa bisa zargin karkatar da kudade da sauran ayyukan almundahana da suka kai Naira biliyan 80.2.

Ya kuma samu rakiyar manyan ‘yan Najeriya zuwa ofishin hukumar.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG