Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Zargin Da Ake Yi wa Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Kan Juyin Mulkin Bazoum, Mayu 28, 2024


Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka a Washington, D.C
Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka a Washington, D.C

WASHINGTON, D. C. - A cikin shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, shi ne kashi na karshe akan zargin ‘ya’yan Bazoum na cewa juyin mulkin Jamhuriyar Nijar da hannun tsohon shugaban kasar Mahamadou Issoufou, zargin da mukarrabansa suka musanta.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

TSAKA MAI WUYA: Zargin Da Ake Yi wa Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Kan Juyin Mulkin Bazoum, Mayu 28, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG